
Matata da ‘ya’yana Kirista ne-Tinubu
Ɗan takarar shugabancin kasa a inuwar jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu ya shaidawa shugabannin ƙungiyar Kiristoci ta kasa CAN …

Ɗan takarar shugabancin kasa a inuwar jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu ya shaidawa shugabannin ƙungiyar Kiristoci ta kasa CAN …

Sufeto-Janar na ƴan sanda, Usman Baba, ya ɗora laifin karuwar tashe-tashen hankulan siyasa a kasar kan wasu gwamnonin jihohi. …

Wani soja mai mukamin kofur Kufur Abayomi Ebun da yayi tatul da barasa ya shiga mota yayi ta tuƙi …

Sanata Ali Ndume ya shawarci gwamnatin tarayya ta zabtare albashin ‘yan majalisa da kashi 50 cikin 100 domin biyan …

Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya ce jam’iyyar APC ta yi sa’a da ta samu Bola Ahmed Tinubu a matsayin …

Mai shari’a Chizoba Oji na wata babbar kotun tarayya da ke babban birnin tarayya Abuja, ya bayar da umarnin …

Gwamnatin Tarayya ta sanar da cewa ta shirya tsaf domin ta dawo da sufurin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna …

Hukumat EFCC mai yaƙi da cin hanci da rashawa a Najeriya ta ce tana sa ido kan gwamnonin ƙasar …

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce ƴan Najeriya ba su da wani dalili na yin kuka a kan yunwa …

Majiyar da ba ta karya ta tabbatar min, I reliably learned that, ba a cire rubutun ajami ba a …