Kananan Labarai, Kano Ayau Hausa

Dan Ganduje ya ziyarci Muhuyi Magani a Kano

Abdulazeez Ganduje, wanda shi ne babban ɗan tshohon gwamnan jihar Kano Abdullahi Ganduje, ya kai wa shugaban hukumar yaƙi da cin hanci Muhuyi Magaji Rimingado.

Majiya mai karfi da tabbatarwa da jaridar DAILY NIGERIAN Hausa cewa Abdulazeez ya goyi bayan kai mahaifinsa gaban kuliya bisa zargin cin hanci da rashawa.

Kuma majiyar ta ce ya nuna ɓacin ran sa bisa cire sunansa da mahaifinsa ya yi ba da izininsa ba daga cikin daraftocin ɗaya daga cikin kamfanunkan da ake zargi da handame kuɗin al’umma.

Leave a Reply