‘Yan majalisar dokokin jihar Legas sun baiwa Gwamnan jihar Akinwunmi Ambode wa’adin mako guda don yazo zauren majalisar ya kare kansa akan tuhumar da majalisar ke yi masa ko kuma su tsige shi daga kujerarsa.
Cikakken rahoton na nan tafe.
‘Yan majalisar dokokin jihar Legas sun baiwa Gwamnan jihar Akinwunmi Ambode wa’adin mako guda don yazo zauren majalisar ya kare kansa akan tuhumar da majalisar ke yi masa ko kuma su tsige shi daga kujerarsa.
Cikakken rahoton na nan tafe.