2023: Kotu ta sallami shugabancin PDP na Kano, wanda Sagagi ke jagoranta
Wata kotun daukaka kara dake zamanta a babban birnin tarayya Abuja, karkashin mai shari’a, Jostis Peter Ige, ta jingine …
Wata kotun daukaka kara dake zamanta a babban birnin tarayya Abuja, karkashin mai shari’a, Jostis Peter Ige, ta jingine …
Sanata Malam Ibrahim Shekarau ya sanar da ficewarsa daga Jam’iyyar NNPP, ya koma Jam’iyyar PDP. Malam Shekarau ya bayyana …
Kungiyar Malaman Jami’o’in Najeriya, ASUU ta sake tsawaita yajin aikin da take ciki. ASUU ta yanke wannan shawarar ce …
Sarkin Zurmi, na Jihar Zamfara Alhaji Abubakar Atiku da aka tsige kwanakin baya ya rasu. Sarkin ya rasu ne …
Mai Girma Sardauna Yayi Kira. Assalamu Alaikum, Bayan gaisuwa tare da fatan alheri, Mai girma tsohon gwamnan jihar kano …
Rundinar Soja ta kori sojoji guda biyu da aka kama da laifin wadanda ‘yan sanda suka kama da laifin …
Binciken wasu dattawan arewacin Najeriya na cewa ƴaƴan da aka haifa sakamakon fyaɗe da ‘yan fashin daji ke yi …
Tsohon dan majalisar wakilai, mai wakiltar Kiru da Bebeji a Jihar Kano, Abdulmumin Jibrin Kofa, ya ce Sanata Rabi’u …
Daga Mani Kasumawa Kalgeri Na ji an ce BBC sun ce an kulle makarantu a Nijar saboda matsalolin tsaro. …
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina da ke Najeriya ta ce ta kama wani matashi da ake zargi ya kashe …